2020-02-24 12:12:17 cri |
Gnassingbe ya yiwa abokan takararsa gagarumar tazara, daga cikinsu akwai tsohon firaministan kasar kana tsohon shugaban majalisar dokokin kasar Messan Agbeyome Kodjo, wanda ya samu kashi 18.37 bisa 100, sai tsohon jagoran 'yan adawar kasar Jean-Pierre Fabre, wanda ya samu kashi 4.35%, a cewar hukumar ta INEC.
Bisa ga sakamakon da aka samu, Tchambakou Ayassor, shugaban hukumar zaben kasar INEC, ya ayyana Gnassingbe, dan takarar Jam'iyyar Union for the Republic, a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasar Togo.(Ahmad Fagam)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China