Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
An bude taron dandalin tattalin arziki na zamani na kasa da kasa karo na 2
2019-11-21 17:01:50        cri

A yau Alhamis, aka bude taron dandalin tattalin arziki na zamani na kasa da kasa karo na 2 a Beijing. Kimanin mahalarta da suka hada da jami'an gwamnatoci, shugabanni da wakilan kamfanoni, da kwararrun masana 500 daga kasashen duniya da shiyyoyi 50 ake sa ran za su halarci taron. Mataimakin shugaban kasar Sin Wang Qi Shan ya gabatar da jawabin bude taron. Wakilinmu Ahmad Inuwa Fagam ya halarci bikin ga karin bayanin da ya aiko mana.

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China