2019-11-17 16:56:53 cri |
An jaddada cewa, gwamnatin yankin Hong Kong ta yanke hukunci ga masu aikata laifuffuka domin wannan batu bisa dokoki, hakan ya tabbatar da tsarin dokokin yankin da hakkin dan Adam da 'yancin jama'ar yankin. A yayin ganawa ta 11 a tsakanin shugabannin kasashen kungiyar BRICS, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi nuni da cewa, gwamnatin kasar Sin ta yi imani da tabbatar da ikon mallaka da tsaro da kuma moriyar bunkasuwa, da tsayawa tsayin daka kan manufar Sin daya amma da tsari biyu, kuma bata amincewa sauran kungiyoyin kasashen waje su tsoma baki kan harkokin yankin Hong Kong ba. Bai kamata wasu mutane kamar Pompeo su yi kuskure kan batun ba. (Zainab)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China