Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
An gayyaci malamai wadanda suke nazarin tunanan dan Adam da sy taimakawa sabbin sojojin da aka dauka a kasar Sin
2019-11-06 08:43:48        cri

 

 

 

 

A kwanan baya, a lokacin da aka dauki wasu sabbin sojoji a rundunar soja, an kuma gayyaci wasu malamai wadanda suke nazarin tunanan dan Adam daga wata jami'ar dake lardin Yunnan dake kudu maso yammacin kasar Sin, domin taimakawa wadannan sabbin sojoji mata ko maza dasu hanzarta sabon zaman rayuwa a sansanin soja. Ga sabbin sojoji maza ko mata suna w插入图片asa da malaman. (Sanusi Chen)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China