Kungiyar wasan kwallon kafa ta kasar Sin ta yi atisaye a birnin Guangzhou na kasar Sin
2019-09-06 07:53:28 cri
Kungiyar wasan kwallon kafa ta kasar Sin ta yi atisaye a birnin Guangzhou na kasar Sin don shirya gasar neman iznin halartar gasar cin kofin dunita ta shekarar 2022 da za a gudanar a kasar Qatar.(Zainab)