2019-09-05 09:31:32 cri |
To sai dai kuma duk da nasarar da ta samu, kungiyar ta Najeriya ba ta samu gurbin buga zagaye na biyu na kungiyoyi 16, dake fafatawa a gasar ba daga rukunin B. Hakan kuwa ya biyo bayan rashin nasara da ta yi a wasannin ta guda biyu a jere kafin wasan na Laraba.
Yanzu dai Najeriya da Koriya ta kudu za su tafi birnin Guangzhou, domin buga wasan karkare gasar daga ranar Asabar mai zuwa. (Saminu Hassan)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China