Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Dan kasar Sin da aka ba shi sarauta a Nijeriya
2019-05-07 07:52:00        cri





A kwanan baya, an gudanar da bikin karramawa a majalisar masarautar Jiwa da ke Abuja, babban birnin tarayyar Nijeriya, inda aka ba wani dan kasar Sin sarautar "wakilin ayyuka", saboda gudummawar da ya bayar a fannin inganta hadin gwiwar moriyar juna a tsakanin kasar Sin da Nijeriya da ma raya unguwannin wurin.

A biyo mu cikin shirin, domin jin karin haske. (Lubabatu)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China