in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Hira da shugaban kungiyar na Jama'atu izalatul bidi'a wa ikamatus sunna a Nigeriya kan watan Ramadan
2013-08-01 15:06:31 cri


Wakilinmu Murtala dake Nigeriya ya yi hira da Uztaz Abdullahi Bala Lau, Shugaban kungiyar na Jama'atu izalatul bidi'a wa ikamatus sunna a Nigeriya da ke zaune a Abuja, wanda ya yi masa cikakkiyar bayani game da wannan kungiya, dalilin kafuwarta da kuma ayyukanta ga al'ummar musulmai da wadanda ba ma musulmai ba, muhimmanci watan Ramadan da daukacin Musulmin duniya da dai sauran bayanai da suka shafi addinin musulunci.

 

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China