logo

HAUSA

Kungiyar wasan kwallon kafa ta Sin ta doke ta Syria da shiga zagaye na gaba a wasan neman iznin shiga gasar cin kofin duniya

2021-06-16 09:55:25 CRI

图片默认标题_fororder_0616-1

图片默认标题_fororder_0616-3

图片默认标题_fororder_0616-2

图片默认标题_fororder_0616-4

Kungiyar wasan kwallon kafa ta kasar Sin ta doke kungiyar Syria da ci 3 da 1, don haka ta shiga zagaye na gaba a wasan neman iznin shiga gasar cin kofin duniya.