in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
• An kammala taron AU da alkawarin yin aiki domin walwalar al'ummar Afrika 02-12 11:48
• Shugabannin sojojin AU sun gana game da ficewarsu daga Somalia 02-12 11:40
• Afirka ta Kudu: MDD jigo ce wajen yaki da ayyukan ta'addanci 02-12 11:33
• Jami'in AU ya yabawa kasar Sin bisa tallafawa bunkasuwar Afrika 02-12 11:16
• Jami'an Afirka sun yaba alakar dake tsakanin Sin da Afirka 02-11 20:32
• Shugaban Aljeriya zai shiga takarar neman mulkin kasar 02-11 14:12
• Dakarun gwamnatin Somaliya sun hallaka masu dauke da makamai 30 na Al-Shabab 02-11 11:38
• Taron kolin AU ya tabo hanyoyin magance matsalar tsaro da tilastawa mutane ficewa daga muhallansu a Afrika 02-11 11:31
• AU na sa ran yankin ciniki cikin 'yanci na Afrika zai fara aiki cikin Yuli 02-11 10:21
• Babban jami'in AU ya yabawa dangantakar dake tsakanin Sin da Afrika a lokacin taron kolin AU 02-11 10:07
• SADC da MDD sun tattauna hanyoyin warware rikicin siyasar Zimbabwe da DRC 02-11 10:00
• An bude taron kolin AU karo na 32 a babban birnin kasar Habasha 02-10 20:45
• Muhammadu Buhari: Matakan bunkasa tattalin arzikin Najeriya suna bada kyakkyawan sakamako 02-10 16:34
• AU ta jaddada kara zuba kudi a bangaren kiwon lafiya na Afirka 02-10 16:28
• Babban jami'in MDD ya yabawa kasashen Afrika kan warware tashe tashen hankula cikin lumana 02-10 16:09
• Aiwatar da yarjejeniyar ciniki ta AfCFTA zai kara kashi 15 bisa 100 na cinikayyar nahiyar Afrika 02-10 15:42
• UNECA ta bukaci a kara kokari yayin da nahiyar Afrika ke dauke da 'yan gudun hijira kusan miliyan 23 02-09 16:14
• Tsohon Firaministan Habasha zai jagoranci tawagar masu sanya ido a zaben Nijeriya 02-09 16:00
• Shugaban Sudan ta kudu ya zargi kasashen yamma da kawo cikas game da zaman lafiyar kasar 02-08 20:25
• Kwamitin sulhu na MDD ya tsawaita aikin ayarin kwararru dake nazarin takunkuman Sudan 02-08 16:23
• AU ta bukaci kasashen Afrika su inganta kokarin tabbatar da yarjejeniyar ciniki cikin 'yanci 02-08 16:13
• Shugaban kasar Zimbabwe ya nanata aniyarsa na tattaunawa da 'yan adawa 02-08 16:08
• Mutane 5 sun mutu a taron gangamin yakin neman zabe a arewa maso gabashin Najeriya 02-08 15:56
• Jam'iyyar adawa a Najeriya ta janye takara don marawa shugaban kasar baya don sake zabarsa a wa'adin mulki na biyu 02-08 15:21
• Shugaban Sudan ya yi alkawarin tattaunawa da matasa masu zanga zangar tattalin arziki a kasar 02-07 16:23
• Jami'in UNHCR ya yi kira ga kasashen Afirka da su zakulo dalilan dake haddasa gudun hijira 02-07 15:58
• UNICEF: Sama da al'ummun yankuna 300 ne suka kauracewa kaciyar mata a Najeriya 02-07 15:54
• Babban jami'in MDD ya taya murnar nasarar tattaunawar zaman lafiya tsakanin gwamnatin CAR da 'yan tawaye 02-07 15:45
• Mutane 15 aka hallaka a yankin dake magana da yaren Turanci a Kamaru 02-07 15:40
• Firaministan Sao Tome da Principe ya nuna godiya ga kasar Sin 02-06 16:07
• Shugaban Najeriya ya yi alkawarin kara kokarin yaki da cin hanci da rashawa 02-06 16:06
• Bangarorin masu adawa da juna a CAR sun sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a Khartoum 02-06 15:55
• An hallaka fararen hula 4 a yanki masu magana da yaren Turanci a Kamaru 02-06 15:46
• 'Yan sanda sun tabbatar da mutuwar mutane 26 a harin 'yan bindiga a jahar Zamfara 02-06 15:22
• Kasar Sin ba ta goyon bayan ayyukan sojojin haya a Afrika 02-05 16:26
• 'Yar takarar shugabancin Nijeriya ta ce jinyewarta daga takarar ba shiri ba ne 02-05 16:25
• WHO: A bara mutanen da suka rasu sakamakon cutuka masu nasaba da daji a Najeriya sun kai 41,000 02-05 16:24
• MDD ta yi kira da a kara yawan agajin ga 'yan gudun hijirar Nijeriya dake Kamaru 02-05 16:23
• Kamaru ta nemi afuwar Isra'ila bisa kalaman wani ministan ta na kyamar Yahudawa 02-05 16:22
• Gwamnatin Najeriya na sanya ido kan masu adawa 02-05 16:21
• Sama da al'ummar Somalia miliyan 1.5 ne har yanzu ke cikin tsananin yunwa 02-04 13:30
• UNHCR ta kwashe bakin haure sama da 4,000 daga Libya 02-04 12:09
• Dakarun Libya sun kaddamar da hari ta sama kan mayakan 'yan adawar Chadi a Murzuk 02-04 11:58
• Kasar Afrika ta kudu ta shiryawa jan hankalin karin Sinawa masu yawon bude ido 02-04 11:53
• Shugaba Buhari ya taya shugaban Xi murnar sabuwar shekarar Sinawa 02-03 20:06
• An yi bikin taya murnar sabuwar shekara ta Sin a Nijeriya 02-03 16:11
• Sojojin Amurka sun hallaka mayakan al-Shabab 13 a kudancin Somalia 02-03 15:45
• Bangarorin dake rikici da juna a CAR sun cimma yarjejeniyar zaman lafiya a Sudan 02-03 15:40
• Mataimakin shugaban Najeriya ya tsallake hadarin jirgi mai saukar ungulu 02-03 15:29
• Ana tuhumar shugaban 'yan adawa na Kamaru da yi wa kasar tawaye 02-02 16:56
prev 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China