Shugaba Xi ya aike da sakon taya murnar bude taron kasa da kasa na fasahohin kirkire kirkire
2019-05-16 15:46:24
cri
Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya aike da sakon taya murnar bude taron kasa da kasa na fasahohin kirkire kirkire karo na uku, wanda aka bude a birnin Tianjin dake arewacin kasar Sin. (Saminu Alhassan)