in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An hallaka dakarun sojin Nijar 17 a kan iyakar kasar da Mali
2019-05-16 10:27:20 cri
Wata majiyar tsaron janhuriyar Nijar, ta ce a kalla sojojin kasar 17 ne suka rasu, kana wasu da dama suka jikkata, yayin wani kwantan bauna da wasu masu dauke da makamai suka yi musu, a wani wuri dake kusa da kan iyakar kasa da kasar Mali.

Majiyar ta ce an yiwa sojojin dirar mikiya ne a ranar Talata, a kusa da garin Tongo Tongo dake kan iyakar kasashen biyu. (Saminu Alhassan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China