in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Jakadan Sin ya bukaci a taimaka wajen inganta tsaro a yankin manyan tafkuna
2019-03-27 09:58:24 cri

A ranar Talata wakilin kasar Sin ya bukaci kasa da kasa da su taimaka wajen inganta yanayin tsaro a yankin manyan tafkuna.

Tabbatar da tsaro a yankin manyan tafkuna, wanda ya shafi tsakiyar Afrika, shi ne kashin bayan wanzuwar zaman lafiya da ci gaban nahiyar Afrika, Wu Haitao, mataimakin zaunannen wakilin kasar Sin a MDD, shi ne ya bayyana hakan ga kwamitin sulhun MDDr.

Tun bayan watan Yulin shekarar 2018, aka fara samun kyautatuwar yanayin tsaro a shiyyar. A daidai lokacin ne kuma shiyyar ke fuskantar wasu kalubaloli, in ji mista Wu.(Ahmad Fagam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China