Kakakin majalissar dokokin Burkina Faso zai kawo ziyara kasar Sin
2019-03-21 11:02:34
cri
Kakakin majalissar dokokin kasar Burkina Faso Alassane Bala Sakande, zai gudanar da ziyarar aiki tsakanin ranekun 24 zuwa 29 ga watan Maris din nan, bisa gayyatar da shugaban zaunannen kwamitin majalissar wakilan jama'ar kasar Sin Li Zhanshu ya yi masa. (Saminu)