Xi ya taya kungiyar lauyoyi ta kasar murnar bude babban taronsu
Shugaban kasar Sin Xi Jinping da sauran kusoshin JKS da na gwamnati, Li Keqiang, Li Zhanshu da Wang Huning sun halarci bikin bude babban taron kungiyar lauyoyin kasar karo na 8, kana ya taya su murnar bude taron. (Ibrahim Yaya)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku