Jami'in wanda ya yi kiran yayin taron kan wannan jigo da ya gudana yau Litinin a nan birnin Beijing, ya bayyana hade kafofin watsa labarai a matsayin wani jayin-juya halin da ba za a iya kaucewa ba, kana ya bukaci kafafan watsa labarai, da su yi amfani da wannan dama wajen tunkarar duk wani kalubale. (Ibrahim Yaya)