in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Bangarorin masu adawa da juna a CAR sun sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a Khartoum
2019-02-06 15:55:36 cri
A jiya Talata sassan dake yaki da juna a jamhuriyar Afrika ta tsakiya (CAR), suka rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya bayan kammala taron tattauanwar sulhu wanda gwamnatin kasar Sudan ta jagoranta a babban birnin kasar Khartoum.

Shugaban kasar Sudan Omar al-Bashir, da takwaransa na jamhuriyar Afrika ta tsakiya Faustin Archange Touadera, wanda ya isa birnin na Khartoum tun da fari, sun halarci bikin sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiyar. (Ahmad Fagam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China