Shugaban kasar Sin ya gana da sarkin masarautar Qatar
Yau Alhamis, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da sarkin masarautar kasar Qatar Tamim Bin Hamad Al-Thani a birnin Beijing na kasar Sin, inda shugabannin 2 suka yarda da zurfafa huldar dake tsakanin kasashen su, a matsayi na mutunta juna, da zaman daidai wadaida, da cin gajiyar juna bisa burin samun ci gaba tare. (Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku