Trump zai gabatar da jawabi game da halin da kasa ke ciki
2019-01-24 16:11:22
cri
Jiya da dare ne shugaba Donald Trump na Amurka ya wallafa a shafinsa na Twitter cewa, zai yi wa al'ummar kasar jawabi game da halin da kasa ke ciki a majalisar dokokin kasar, bayan da aka sake bude ma'aitakun tarayyar kasar.(Ibrahim)