Bugu da kari alkalan kotun sun ba da umarnin a saki Ggabgbo mai shekaru 73 a duniya.
Haka kuma a yayin zaman kotun, alkalan sun wanke tsohon ministan matasa na kasar Charles Ble Goude kan dukkan cajin da ake tuhumarsa.
Gbagdo dai ya shugabanci kasar Ivory Coast ne daga shekarar 2000-2011.(Ibrahim)