Shugaban kasar Sin, kuma babban sakataren kwamitin kolin JKS Xi Jinping, ya jagoranci taron tattaunawa na kwamitin kolin jam'iyyar, da nufin karbar karin ra'ayoyi, da shawarwari, a fannin raya tattalin arzikin kasar Sin musamman daga wadanda ba 'yan JKS.
Xi Jinping ya jagorancin taron na ranar Talata, tare da gabatar da jawabi.(Saminu)