in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Taron dandalin Wanshou karo na 24 na maida hankali kan karfafa hadin-gwiwar Sin da Afirka wajen yaki da talauci
2018-10-24 14:44:25 cri

 

Yau Laraba a jami'ar Renmin dake birnin Beijing, aka yi wani muhimmin taron dandalin tattaunawa mai suna Wanshou Forum, wanda ya samu halartar kwararru da masana da jami'an gwamnatocin Sin da kasashen Afirka, don maida hankali kan yadda za'a karfafa hadin-gwiwar Sin da Afirka wajen yaki da talauci da fatara. Bari mu tuntubi wakilinmu Murtala Zhang dake wajen, don jin karin bayani.


Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China