Hukumar shawo kan bala'u ta kasar ta fidda sanarwa a Asabar din nan, wadda ke tabbatar da aukuwar wannan ibtila'i. A jiya Juma'a ne dai girgizar kasar mai karfin maki 6.0, da mai karfin maki 7.4 da mai karfin maki 6.1, tare da ambaliyar ruwa mai karfi, ta aukawa lardin na Sulawesi.(Saminu Alhassan)