in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
UNESCO ta yi kira ga kasashen duniya da su kara daukar matakan inganta ilimin yara mata
2018-09-26 19:07:04 cri
Hukumar raya ilimi, kimiya da al'adu ta MDD(UNESCO) ta yi kira ga shugabannin kasashen duniya da su kara daukar matakan ingangta ilimin yara mata a duniya, don ganin ba a bar kowa ce 'ya mace a baya ba.

Bugu da kari, hukumar ta UNESCO ta bukaci al'ummomin kasashen duniya da su yi kokarin cimma muradun samar da ilimi kyauta kuma mai inganci na tsawon shekaru 12 ga dukkan yara maza da mata nan da shekarar 2030, da bullo da dokoki a dukkan kasashe don ba da tabbaci ga 'yancin samar da ilimi.

Alkaluman hukumar na nuna cewa, kimanin yara mata miliyan 132 ne ba sa zuwa makaranta. (Ibrahim)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China