An yi bikin murnar cika shekaru 60 na kafuwar jihar Ningxia ta kasar Sin
2018-09-20 19:45:17
cri
A yau Alhamis, an yi bikin murnar cika shekaru 60 na kafuwar jihar Ningxia dake yammacin kasar Sin, inda Wang Yang, shugaban majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta jama'ar kasar Sin, ya halarci bikin tare da yin jawabi. (Bello Wang)