Wakilin FRCN: Hadin gwiwar moriyar juna a tsakanin Sin da Afirka za ta amfani kowa a Afirka
2018-09-04 11:01:50
cri
bello.m4a
An gudanar da taron koli na Beijing na dandalin tattaunawa kan hadin gwiwar dake tsakanin Sin da Afirka wato FOCAC, inda shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi jawabi a gun bikin budewar taron kolin. Wakiliyar sashen Hausa na CRI Zainab tana a cibiyar watsa labaru ta taron kolin, inda ta zanta da wakilin gidan rediyon jamhuriyyar kasar Nijeriya Bello Ahmed. Ga hirar da suka yi.