in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
#FOCAC#Xi: Sin na goyon bayan kamfanoninta da su shiga aikin gina manyan kayayyakin more rayuwar jama'a a Afirka
2018-09-03 17:32:39 cri

Yau Litinin a yayin taron kolin dandalin FOCAC da ake gudanarwa a nan birnin Beijing, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya bayyana cewa, kasarsa ta tsai da kuduri cewa, za ta fara aiwatar da "shirin hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka kan aikin gina muhimman kayayyakin more rayuwar jama'a" ta hanyar hadin gwiwa da kungiyar tarayyar Afirka AU, kuma za ta goyi bayan kamfanoninta domin su shiga ayyukan zuba jari da shiga aikin ginawa da kuma tafiyar da wadannan harkoki a kasashen Afirka, musamman ma ayyukan da suka shafi makamashi da sufuri da sadarwa da samar da albarkatun ruwa da sauransu, ta yadda sassan biyu wato Sin da Afirka za su samu moryar juna.(Jamila)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China