Li Zhanshu ya gana da wasu shugabannin kasashen Afirka
A jiya Lahadi 2 ga watan Satumbar nan ne, daya bayan daya ne shugaban kwamitin majalisar dokokin jama'ar kasar Sin Mr. Li Zhanshu, ya gana da shugaba Teodoro Obiang Nguema Mbasogo na Guinea Equator, shugaban kasar Namibiya da Hage Geingob, da kuma firaministan kasar Habasha Abiy Ahmed, wadanda suka iso nan kasar Sin, domin halartar taron kolin dandalin hadin kan kasashen Sin da Afirka FOCAC. (Sanusi Chen)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku