Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gana da takwaransa na kasar Djibouti Ismail Omar Guelleh a jiya Lahadi a nan birnin Beijing. Bayan shawarwari tsakanin su, shugabannin biyu sun kuma ganewa idanunsu sanya hannu kan wasu takardun hadin gwiwa tsakanin kasashen biyu. (Sanusi Chen)