Xi ya gana da wasu shugabannin Afirka
A yau Lahadi ne, shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya gana da shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh da na Angola Joao Lourenco da na Mauritania Mohamed Ould Abdel Aziz, da kuma firaministan kasar Habasha Abiy Ahmed, gabanin taron kolin dandalin hadin gwiwar Sin da Afirka na shekarar 2018 da zai gudana daga gobe Litinin 3 zuwa Talata 4 ga wata a nan birnin Beijing na kasar Sin.(Ibrahim)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku