A yau ne shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da shugaban Jamhuriyar Nijar Mahamadou Issoufou da takwaransa na Kamaru Paul Biya da na Sudan ta kudu Salva Kiir, gabanin taron kolin dandalin hadin gwiwar Sin da Afirka(FOCAC) na shekarar 2018 da za a gudanar a nan birnin Beijing,fadar mulkin kasar Sin.(Ibrahim)