Sin tana fatan shugabannin kasashen Koriya ta Arewa da ta Kudu za su yi ganawa yadda ya kamata
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kang ya bayyana a yau Laraba cewa, Sin tana maraba da kudurin da kasashen Koriya ta Arewa da ta Kudu suka tsaida, na ganawa tsakanin shugabannin kasashen biyu a watan Satumba, tare da fatan za a yi ganawar yadda ya kamata tare da samun kyakkyawan sakamako. (Zainab)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku