An ce za a fara aiwatar da manufar tun daga ranar 23 ga watan da muke ciki.
Dalilin da ya sa kasar Sin ta dauki wannan matakin, a cewar kakakin ma'aikatar kasuwancin kasar Sin, shi ne domin mayar da martani ga mataki irinsa da kasar Amurka za ta dauka kan kasar ta Sin.
Don kare hakkinta da tsarin ciniki da ya shafi bangarori daban daban, dole ne kasar Sin ta dauki wannan matakin. (Bello Wang)