in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaba Mnangagwa ya lashe zaben shugaban kasar Zimbabwe
2018-08-03 09:10:53 cri

Hukumar zaben kasar Zimbabwe, ta ayyana shugaban kasar mai ci wato Emmerson Mnangagwa, a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasar.

A cewar sakamakon da aka fitar da sanyin safiyar yau Juma'a, Mnangagwa ya samu kuri'u 2,460,463, wanda ya kai kashi 50.8 na jimilar kuri'un da aka kada.

Yayin da babban abokin adawarsa Nelson Chamisa na jami'yyar kawance ta MDC ya samu kuri'u 2, 147,436. (Fa'iza Mustapha)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China