Cikin wata sanarwa da aka rabawa manema labarai a Mogadishu, babban birnin kasar, Khaire ya ce ya maye gurbin minisatan da mataimakinsa Abdirahman Mohamud Abdulle Jabir a matsayin ministan riko.
An tsige ministan Ilimin kasar ne, bayan da aka ruwaito shi yana cewa, ma'aikatarsa ba ta amince da dukkan jami'o'in kasar ba. (Ibrahim)