in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Sin ya bukaci a kara kokarin zurfafa gyare-gyare a kasar
2018-07-07 16:24:36 cri
Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya jagoranci taro na 3 na kwamitin zurfafa gyare-gyare a kasar Sin, wanda ya gudana jiya Jumma'a.

Da yake gabatar da jawabi, Shugaba Xi Jinping ya ce, tun bayan taro karo na 19, na wakilan jam'iyyar Kwaminis ta kasar Sin, an yi kokarin gudanar da gyare-gyare a fannoni daban daban na kasar, inda aka samu ci gaba sosai. Ya kara da cewa, a nan gaba, za a kara mai da hankali kan wasu matsalolin da ake fuskanta, tare da kara kokarin zurfafa gyare-gyare a kasar. (Bello Wang)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China