Mamba a majalisar gudanarwar kasar Sin, kana ministan harkokin wajen kasar Wang Yi, da ministocin harkokin waje da wakilai daga kasashen Larabawa da babban sakataren kungiyar kasashen Larabawa ne ake sa ran za su halarci taron da aka shirya gudanarwa a ranar 10 ga watan Yulin wannan shekara a nan birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin. (Ibrahim)