An kaddamar da taron wakilan kungiyar matasa masu bin Kwaminisanci ta kasar Sin karo na 18
A ranar Talata 26 ga watan nan ne aka bude taron wakilan kungiyar matasa masu bin Kwaminisanci ta kasar Sin karo na 18 a nan birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin. Shugabannin kasar Sin da suka hada da Xi Jinping, da Li Keqiang, da dai sauransu, sun halarci taron budewar don taya mahalartan murna lokacin. (Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku