180619-fujian-yaya-ahmad.m4a
|
A yayin da aka shiga rana ta biyu a taron kasa kasa game da fasahar noman ciyayi musamman ciyawar lemar kwadi a karo na 16 wanda ke gudana a lardin Fujian na kasar Sin, taron wanda ya samu halartar wakilai da masana daga kasashe da shiyyoyin duniya sama da 30 ciki har da nahiyar Afrika, daga nan ofishinmu na watsa labarai mun tuntubi wakilinmu Ibrahim Yaya wanda a halin yanzu yake halartar taron domin jin karin bayani game da abubuwan da masana ke cewa dangane da muhimmancin wannan taro: