in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban Zimbabwe ya ce al'amuran gudanar da zabe a kasar sun kammala
2018-06-06 19:35:13 cri
Shugaba Emmerson Mnangagwa na kasar Zimbabwe ya ce, yanzu haka al'amuran gudanar da zabe a kasar sun kammala, biyo bayan sanya hannu kan sabbin dokokin zabe da ya yi.

Shugaban ya bayyana hakan ne, yayin da yake mayar da martani kan zanga-zangar da dubban 'yan adawa suka yi game da hukumar zaben kasar(ZEC) da ofisoshinsa da ke tsakiyar birnin, inda suka gabatar da wasu bukata da suka shafi yanayin zabe da ake ciki a halin yanzu. (Ibrahim)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China