in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin na shirin harba taurarin dan Adam na binciken yanayi nan da 2025
2018-06-06 12:02:12 cri

Kasar Sin na fatan harba karin taurarin dan Adam na binciken yanayi har guda 11 nan da shekarar 2025, a wani mataki na kara nazarin yanayi, da hasashe mai inganci, tare da fatan kaucewa mummunan tasirin annoba daga Indallahi.

Hukumar lura da sararin samaniya ta kasar Sin CNSA, ta bayyana cewa, taurarin dan Adam din da ake fatan aikewa sararin samaniya, za su yi kewaye ne a sassan falaki daban daban har guda 5.(Saminu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China