Reshen ma'aikatan jinya na tawagar kiyaye zaman lafiyar Sin dake Sudan ta Kudu ya yi murnar bikin yara tare da yaran wurin
A jiya ne dalibai da malaman makarantar firamare ta Aweil dake birnin Wau a yammacin kasar Sudan ta kudu suka kasance cikin farin ciki, yayin da reshen ma'aikatan aikin jinya na rukuni na 8 na tawagar kiyaye zaman lafiyar kasar Sin dake Sudan ta kudu suka yi murnar bikin ranar yara tare da yaran dake wurin. (Bilkisu)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku