in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Bankin duniya zai taimakawa Sudan tunkarar kalubalen tattalin arziki
2018-05-21 09:39:35 cri

Bankin duniya ya sanar da cewa, zai taimakawa kasar Sudan wajen tunkarar kalubalen tattalin arziki a bangaren kula da harkokin kudi da tsara tattalin arziki.

Wata tawaga daga bankin, ta tattauna a jiya Lahadi, da ministan kudin kasar Mohamed Osman Al-Rikabi, a Khartoum, babban birnin Sudan.

Wakilin bankin duniya a Sudan Adama Coulibaly, ya shaidawa manema labarai cewa, biyo bayan tattaunawar, bankin duniya ya kuduri niyyar kara adadin ayarinsa masu kula da tattalin arzki a Sudan, tare da karfafa hadin gwiwa da gwamnatin kasar. (Fa'iza Mustapha)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China