in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaba Xi ya gana da tawagar sada zumunta ta jam'iyyar WPK
2018-05-16 20:37:58 cri
Shugaban kasar Sin kuma babban sakataren kwamitin koli na JKS Xi Jinping, ya gana da tawagar sada zumunta ta jam'iyyar WPK mai mulki a Koriya ta arewa.

Shugaba Xi Jinping ya gana da 'yan tawagar ne a Larabar nan, karkashin jagorancin shugaban ta Pak Thae Song, wanda kuma mamba ne a hukumar siyasa na kwamitin kolin jam'iyyar ta WPK, kana shi ne mataimakin shugaban kwamitin kolin jam'iyyar.

Shi ma Wang Huning, zaunannen mamba a hukumar siyasa ta kwamitin kolin JKS, na cikin mahalarta zaman daga tsagin kasar Sin. (Saminu Hassan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China