Shugaban kasar Sin ya aika da sakon jaje ga takwaransa na kasar Kenya
2018-05-12 20:25:22
cri
A jiya Jumma'a ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya aika da sakon jaje ga shugaba Uhuru Kenyatta na kasar Kenya, bayan da wata madatsar ruwa ta balle a kasar har ta haddasa asarar rayuka da dama. (Bello Wang)