A gun taron da majalisar ministocin Afrika ta kudu ta yi a wannan rana, ministan zirga-zirga Mokonyane ta bayyana cewa, ya kamata ko wane dan kasar Afrika ta kudu, ya sauke nauyin dake wuyansa na tabbatar da hakkin mata da yara na samun ilimi, da kuma yin amfani da ko wane tsari, don taimakawa wadanda suke fama da wariya. (Amina Xu)