An dai ta kalubalantar ofishin Rudd, game da wata sanarwa da ofishin ta ya fitar a makwannin baya, wadda ke kunshe da wani shiri na fitar da wasu 'yan yankin kerebiya da suka shiga Birtaniya tun cikin shekarun 1960 daga kasar, duk kuwa da cewa an ba su izinin zama a kasar tun cikin shekarun 1970.
An dai ta kalubalantar wannan mataki wanda tuni Birtaniya ta ce kuskure ne kuma ta janye shi, tare da ba da hakuri game da waccan sanarwa.