in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Firaministan kasar Sin ya gana da shugaban Zimbabwe
2018-04-04 19:16:37 cri

Da yammacin yau Laraba ne firaministan kasar Sin Li Keqiang, ya gana da shugaban kasar Zimbabwe Emmerson Mnangagwa a nan birnin Beijing.

Yayin zantawar tasu, Li Keqiang ya yi nuni da cewa, gwamnatin Sin na karfafa gwiwar kamfanoninta masu karfi, da su yi hadin gwiwar kasuwanci a Zimbabwe. Kaza lika gwamnatin Sin na fatan nuna goyon baya, da taimako ga Zimbabwe, wajen raya tattalin arziki da zaman al'ummar kasar, a kokarin samun moriyar juna da nasara tare. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China