Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kang ya bayyana a yau 28 ga wata cewa, Sin tana fatan bangarori daban daban, za su kara taimakawa kasar Afghanistan wajen shimfida zaman lafiya, da yin kokari wajen sa kaimi ga samun zaman lafiya mai dorewa a kasar da ma yankin da take. (Zainab)