NEC ta ce, ta dauki wannan matakin dage ranar zaben ne sakamakon jinkirin da ta samu game da samar da kayayyakin aiki a sanadiyyar umarnin babbar kotun kasar na sanya takunkumin gudanar da zaben a ranar Asabar. Sai dai kotun ta dage takunkumin ne a ranar Litinin. (Ahmad Fagam)